Yayin da ake fama da ƙaruwar rashin aikin yi a Najeriya, Hukumar tallafa wa masu ƙananan sana'o'i a Abuja ta ce takan taimaka wa mata da matasa a faɗin yankin birnin tarayya.
© 2025 BBC. BBC ba za ta dauki alhakin abubuwan da wasu shafukan daban suka wallafa ba. Karanta hanyoyin da muke bi dangane da adireshin waje.
Yadda ake taimaka wa masu ƙananan sana'o'i a Abuja – BBC
